|
|
|
|
Kalmomin Hikima
"Kada ka yi zaton wadanda aka kashe a
cikin hanyar Allah matattu ne. A'a, rayayyu ne
su, a wurin Ubangijinsu. Ana ciyar da
su" (Qur'an:3:169)
|
"Husaini daga
gare ni yake ni ma daga gare shi nake, Allah
Yana son wanda ke son
Husaini" (Manzon Allah - s -
)
|
|
Hikimar
Ashura:
| | | | |
|
|
Ji Ka Karu
|
|
|
 |
|
|
|
Ghadir Cikin Jawaban Ayatullah
Khamenei Dangane da asalin waki’ar Ghadir, yana da kyau dukkanin mutanen da suke
da wata alaka da tarihin Musulunci su san cewa, lamarin Ghadir, wani lamari ne da aka sallama masa...". |
Sakon Jagora Ga
Maniyyata (2010) A yayin aiki hajji, Dakin Ka’aba, wanda alama ce ta hadin kai da daukaka, haka nan kuma alama ce ta
tauhidi da ababen da suke kyautata ruhi, masaukin baki ne na zukatan da suke cike da kauna ...". |
| |
|
|